Wannan shafi an tsara shi a matsayin daya daga cikin manhajojin aikin mawallafin na wayar da kan makaranta Hausa (musamman wadanda basa iya karanta turanci) akan hanyoyin kariya daga cututtuka da kuma bayanai masu gamsarwa a fannin lafiya. Sauran hanyoyin sune shafin Kiwon lafiya a Mujallar Aminiya da kuma wani dan littafi da wannan marubuci yake shirin wallafawa.
Marubucin likita ne da ya samu horo a fannin dabarun kare al’umma daga cututtuka.
salam likita wannan fili yana da matukar amfani kwarai
LikeLike
I wish you long life and prosperity.
LikeLike
Ni, Ma’aikacin lafiya ne, saboda haka ina farin ciki da wannan shafi, Allah ya saka muku da alkhairi.
LikeLike
Amin. Mun gode
LikeLike
Likita, ina neman karin bayani game da amfanin zogale.
LikeLike
Yana da amfani ba iyaka. kai dai ka rika ci kawai.
LikeLike
Kullun muryata kara fashewa take ina mafita
LikeLike
Likita,Kayi mana bayani akan ciwon sickler
LikeLike
salam likita ina neman shawara game da ciwon suga da yake damun al’uma.
LikeLike
Likita wata irin matsala ce kansa wuyan mutum yadinga kara akai akai kamar yana tausa da hannunsa?
LikeLike
assalama aliykom likita ina fatan ka ta shi lafiya tan baya ta itake idan motom zaiy shan magani sai yasha da rowan sanyi tan baya ta biyu idan motom yana da qiba taya ya zai yi ya rage doumin wallawala sannan ina son ayi min bayani tayaya motom zaiy gane da yana da fuka
LikeLike
Likita mun ji dadin wannan shafin.shin cutar sanyi gaskiya ce alikitance?
LikeLike
assalama alaiykom likita ina fatan kana lafiya allah yasa haka amin ina tan baya likita ko allah zai sa ada ke ina da wani kiyo da yake zuwa loukakin sanyi saiy naga huskata takon bura ta yi hawshi koma sai tayi wasu qananan qura je idan tayi su saiy su fa she sannan sai fuskar ta yi kwar kwasa fata ta son ke yan zu dai aqalla tsawon shekara uko kenan yana samouna koma na zo likita har saw uko ina bizit an ka sa me ke damou na nasan dai na zo libiya sanan an kamani na wahala saboda akikin qazamta ne muke wini koma muke kwana taw da ga nanne na zaka gida niger ban yi kwan biyu ba sai abin yasa meni wassalam
LikeLike
Ko zaka nemi maganin shafawa mai sindarin benzoyl peroxide a ciki ka gwada?
LikeLike
assalama alaiykom likita ina fatan kana lafiya allah yasa haka amin ina tan baya likita ko allah zai sa ada ke ina da wani kiyo da yake zuwa loukakin sanyi saiy naga huskata takon bura ta yi hawshi koma sai tayi wasu qananan qura je idan tayi su saiy su fa she sannan sai fuskar ta yi kwar kwasa fata ta son ke yan zu dai aqalla tsawon shekara uko kenan yana samouna koma na zo likita har saw uko ina bizit an ka sa me ke damou na nasan dai na zo libiya sanan an kamani na wahala saboda akikin qazamta ne muke wini koma muke kwana taw da ga nanne na zaka gida niger ban yi kwan biyu ba sai abin yasa meni wassalam kan iya tou rou min ta{imrana_32@yahoo.fr}
LikeLike
Assalamu alaikum babban doctor ina mararin cikin samun wannan shafi ina mai rokon allah (s.w.a) yabawan dauk wanda bashi da lafiya ina mai godiya ga allah daya nunamana wannan lokaci yabani damar isar da sako daga Abubakar Lawan Rahamaniyya Islami Medicine Research Centre branch office bauchi state and kano state and nassarawa state and kebbi state or call this nombers 08062988011 08022365090
LikeLike
Ta yaya xanyi log da wannan website din?
LikeLike
Salam Mallam Na Daura. In baka da account ko blog a wordpress sai dai kai ‘subscribing’ ko ‘following’ ta yadda duk wani sabon abu da aka rubuta zai kai maka email kai-tsaye. Ka je farkon shafin wato ‘Home’ bangaren hannun dama daga kasa zaka ga’follow’ Ka latsa shi zaka ga rika samun duk abinda aka buga in Allah ya yarda.
LikeLike